Browsing Category
Fadakarwa
Bani Da Lafiya Kashi Na Hamsin Da Tara (59)
Ku rika lura da wadanda za ku rika neman shawara akan wasu damuwoyinku, saboda an hallakar da yawa daga cikin mutane a sanadin rashin dacewa da abokan shawara, wasu sunyi asarar…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Hamsin Da Takwas (58)
Duk tsawon shekarun da kika dauka bakiyi aure ba karki yarda kiyi asarar Imaninki da kudadenki wajan biye-biyen bokaye da malaman tsubbu saboda kawai kina so kiyi aure, kisani cewa duk…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Hamsin Da Bakwai (57)
Ya zama WAJIBI mu shiga cikin hayyacinmu sannan mu guji zuwa wurin bokayen kauye da na birni, domin kaso mai tsoka cikin wadanda aljanu ke wahalarwa akwai wadanda suka hadu da su a…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Hamsin Da Shida (56)
Direba: Kwarai kuwa yar uwa, ai dama tsintacciyar mage ba ta mage, kuma a maimakon wasu su rika daukar izina a irin mummunan karshe da sauran abubuwan da ke faruwa ga masu zuwa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Hamsin Da Biyar (55)
"Babu abinda BOKA zai iya yi miki, shi ma bawan Allah ne kamar ki ko kuma ma ince kin fishi daraja a gurin Allah, a maimakon ya gyara ko ya kara miki jin dadin zaman gidan miji,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Hamsin Da Hudu (54)
Duk wacce kuka ga ta je wurin bokaye ko wasu gurbatattun da ake kira malamai karbar maganin mallakar miji to ku tabbata aurensu da mijin ba karko zaiyi ba, saboda maganin ba zaiyi wani…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Hamsin Da Uku (53)
Duk wani malami ko mai maganin da yace zai iya yin abinda Allah ne kadai zai iya yinsa, to ya zama wajibi ku kaurace masa saboda BOKA ne shi, in ba haka ba kuwa zai kai ku wuta, saboda…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Hamsin Da Biyu(52)
"Komai da kasani da ma wanda baka sani ba duk na ALLAH ne, kuma ALLAH ne kadai ke da ikon yayi yadda yaga dama da su, zai iya baiwa wani kuma ya hana wani, ko kuma ya kwace daga hannun!-->…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Hamsin Da Daya (51)
Labeeba: Ai Umma na san matar sosai kuma itace ma wacce nataba baki labarinta kwanakin baya, har kika ja kunne na akan nayi baya-baya da ita saboda tsaro.
Ummu Labeeba: Eh!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
AURE MAI ALBARKA: Auren Imam Ali da Sayyida Fatima (a.s)
Ga Fatima nan tana matashiya mai cike da annuri, wadda ta tattaro daraja, kyau da daukakar matsayi, tana raye a hannun mahaifinta a Madina. Sai hankula suka fara kowama gare ta,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...