Browsing Category
Fadakarwa
Bani Da Lafiya Kashi Na Sha Shida (16)
Abu Ruwaihah yadafa kafadar Abu Labeeba cikin murmushi sai yake ce masa: Wato, shi dai Alqur'ani gaba dayansa waraka ne daga dukkanin wani ciwo ko cuta da izinin Allah, amma kuma!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Sha Biyar (15).
Abu Ruwaihah yasamu wuri ya zauna sai yake cewa: Wato Abu Labeeba yarinyar nan ta ka tana fama ne da Kambun baka kuma da alamu ma akwai sihiri a jikin ta.
Abu Labeeba yace:!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Sha Hudu (14)
Abu Labeeba yaje yataba jikin Labeeba domin yaji yanayin jikin, yaji jikin dai sai ahankali shi ne nan take yakira Abu Ruwaihah a waya ya sanar da shi halin da Labeeba ke ciki, sai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Sha Uku (13).
Abu Labeeba yabashi amsa yana mai cewa: To, ni dai banace eh ko a'a ba gaskiya, amma yarinyar dai da kanta take kawo saurayi tace tana son shi, amma da!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Sha Biyu (12).
Labeeba ta gaishe su gaisuwa irin ta Addini cikin ladabi da girmamawa, su ma suka amsa mata cikin girma da mutumtawa.
Bayan ta wuce ne sai Abu Ruwaiha yake tambayar Abu Labeeba!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Sha Daya (11)
"Wasu iyayen su ne ke fara rushewa yaransu mata farin cikin gidan auren su tun kafin su aurar da su, wajan neman taimakon wani mahaluki akan ya hana ko ya tabbatar musu da abinda!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Goma (10)
Labeeba: Lallaikam wannan ba ƙaramar izina bace ga sauran yan baya musmaman ma su wadanda ke kokarin biyewa Maman Sultan, take ta kaisu ta baro tunda ga yadda dai ta faru da!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Tara (9)
Bareerah taji tausayin Labeeba ya kama ta sai cewa tayi: Allah Sarki yar uwa, wato nima din nan da kike gani na yi fama da matsalar Jinnul Aashiq din nan a baya, amma yanzu!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bani Da Lafiya Kashi Na Takwas (8)
Abu Labeeba ya nunawa Ummu Labeeba irin illar dake tattare da yin abota da makobciyar su Salaha yana cewa: Wato Ummu Labeeba wannan matar fa da kika dauka a matsayin abokiyarki,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ba Ni Da Lafiya Kashi Na Bakwai (7)
Abu Labeeba yayi mamaki sai cewa yayi: Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un ! Kai jama'a wato mallam shi yasa fa Al'ummar mu ke cikin rikici da matsalolin da muke rasa gane!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...