Takaitaccen Tarihin Ummi Ibrahim Zee Zee.

0 3,295

Get real time updates directly on you device, subscribe now.

Ummi Ibrahim wacce akafi sani da Ummi Zee Zee na daya daga cikin tsofin Jaruman shirya finafinan Hausa dake Kano, kuma mawakiya.

An haifi Ummi Zee Zee a shekarar alib 1989 a Jihar Barno dake Najeriya, mahaifinta Fulani ne sai kuma mahaifiyarta Arab.

Ummi Zee Zee mawakiya ce inda tayi wakoki dayawa, haka kuma Zee Zee batayi wasu finafinai masu yawa ba a masana’antar Shirya finafina Hausa ba.

Zee Zee tasamu lamar yabo akan wani fim mai suna Jinsi, wanda sukayishi tare da Jaruma Fati Washa.

Get real time updates directly on you device, subscribe now.

Leave A Reply

Your email address will not be published.

Translate »