Takaitaccen Tarihin Jaruma Halima Atete

0 3,199

Get real time updates directly on you device, subscribe now.

Halima Yusuf Atete wacce akafi sani da Halima Atete shaharariyar yar wasan Hausa ce kuma mai tsara finafinan, wanda mafiya yawan fina finanta takan fito ne a fim na Annamimanci ko Kishi.

An haifi Halima Atate a ranar 26 ga watan Nuwanbar shekarar alib 1988, a garin Maiduguri dake Jihar Barno a Najeriya.

Halima Atete tayi makarantar Firamari ta, Maigari Primary School, sanan tatafi makarantar gwabnati ta Yerawa Government Secondary School. Jarumar bata tsaya a iya nan ba ta wace makarantar gaba da Secondary inda ta samo kwalin National Diploma a Shari’a and Civil Low.

halima atete

Tauraruwar ta shiga Kamfanin shirya Finafinan Hausa dake Kano a Shekarar 2012, yayin da ta fara Fim dinta na farako mai suna Asalina.

jarumar ta fito a Finafinai sama da guda Dari da Sittin (160).

Atete tasamu girmamawa da dama a masana’atar inda mafiya yawancin girmamawar tana zuwa ne daga City People Entertainment, sai daya daga African Voice.

Get real time updates directly on you device, subscribe now.

Leave A Reply

Your email address will not be published.

Translate »