Kafuwar Jam’iyyar PDP A Nageriya
Tun bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a shekarar 1984 wanda ya kawo ƙarshen mulkin farar hula a wancan lokacin, sojojin ne suka ci gaba da jan ragamar shugabancin ƙasar.
Copy and paste this URL into your WordPress site to embed
Copy and paste this code into your site to embed